You are here: HomeAfricaBBC2022 03 09Article 1487000

BBC Hausa of Wednesday, 9 March 2022

    

Source: BBC

DSS ta tsare wasu manyan na hannun-daman Ganduje

Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan jihar Kano

Hukumar tsaro ta DSS ta tsare wasu manyan na hannun-daman gwamnan jihar Kano da ke arewacin Najeriya, Abdullahi Umar Ganduje.

Bayanan da BBC ta samu sun nuna cewa DSS ta tsare mutanen ne ranar Laraba bisa zarginsu da hannu a dabar-siyasa.

Read full article