You are here: HomeAfricaBBC2022 12 07Article 1676366

BBC Hausa of Wednesday, 7 December 2022

    

Source: BBC

Kenya na son hadakar karbar bakuncin Gasar kofin Afirka a 2027

Hoton alama Hoton alama

Kenya na shirin hadakar karbar bakuncin Gasar Cin Kofin Afirka a 2027 tare da wata kasa daga Kudancin Afirka.

Gwamnatin Kenya ta tsara gagarumin shirin da zai kai kasar ta samu gurbin shiga Gasar Kofin Duniya a karon farko a wanda za a yi a 2030.

Tawagar da ake kira Harambe Stars ta buga Gasar Kofin Afirka karo biyu tun daga 1993, an kuma dakatar da ita shiga wasannin 2023, bayan da Fifa ta hukuntata.

Read full article